Mohammed Abed al-Jabri

Mohammed Abed al-Jabri
Rayuwa
Haihuwa Figuig (en) Fassara, 27 Disamba 1935
ƙasa Moroko
Mutuwa Casablanca, 3 Mayu 2010
Karatu
Makaranta Mohammed V University (en) Fassara
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a ɗan jarida, mai falsafa, university teacher (en) Fassara da marubuci
Employers Mohammed V University (en) Fassara
Muhimman ayyuka Issues in contemporary Arab thought (en) Fassara
Q122229325 Fassara
Kyaututtuka
Imani
Addini Musulunci

Mohammed Abed Al Jabri (Larabci: محمد عابد الجابري‎; 27 Disamba 1935 - 3 Mayu 2010 Rabat) ya kasance ɗaya daga cikin sanannun masana falsafar Morokko da Larabawa; Ya koyar da falsafa, da falsafar Larabawa, da tunanin Musulunci a Jami'ar Mohammed V da ke Rabat daga ƙarshen shekarun 1960s har zuwa ritayarsa. Ana yi masa kallon ɗaya daga cikin manyan masana falsafa da hazikai a duniyar Larabawa ta zamani da ta zamanin yau.[1] An san shi da aikin ilimi na "Critique of Arab Reason", wanda aka wallafa a cikin juzu'i huɗu tsakanin shekarun 1980s da 2000s. Ya wallafa litattafai masu tasiri da dama kan al'adar falsafar Larabawa. [2]

  1. "The University of Texas Press". The University of Texas Press (in Turanci). Retrieved 2017-12-20.
  2. Sonja Hegasy, "Mohammed Abed al-Jabri, Pioneering Figure in a New Arab Enlightenment" at Qantara.de, 06 May 2010

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne